Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti ta kasa da kasa ABNA ya bayar da rahoton cewa: kafar yada labarai ta yahudawa sun rawaito cewa, ana ci gaba da harba makami mai linzami daga kasar Iran zuwa yankunan da aka mamaye.
A bisa wanna rahoton an harba makamai masu linzami daga sassa daban-daban na Iran kamar Tehran Shiraz zuwa sassa daban-daban na matsugunan yahudawan sahyoniya a kasar Isra'ila.
Bayan wannan harin makami mai linzami mai yawan gaske an yi ta jin ƙarar ƙararrawar kowa yayi ta kansa a cikin yankunan da aka mamaye.
Your Comment